fidelitybank

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Date:

Rundunar sojin Isra’ila IDF ta ce ta ƙaddamar da hari kan cibiyoyin ƙera makami mai linzami da na nukiliya a Iran yayin da Shugaba Donald Trump ke tattauna yiwuwar sojojin Amurka su shiga yaƙin.

Hakan na nufi da cewa akwai zaɓi uku ga Shugaba Trump ko dai ya shiga yaƙin, ko ya tsame kansa ko kuma ya nemi a tattauna.

Rundunar IDF ta ce an aika jiragen yaƙin Isra’ila sama da hamsin a rana ta shida na yaƙin.

Sai dai Amurka ce kaɗai take da ikon kai wa cibiyoyin nukiliyar Iran na ƙarƙashin ƙasa hari.

Rahotanni na cewa an samu rarrabuwar kai a majalisar tsaron Amurka kan matakin da ya fi dacewa ƙasar ta ɗauka amma Trump ya yi wata tattaunawa ta waya da Firaiministan Isra’ila.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...

An kaiwa Malamin addini hari a Kano bayan an jikatasu da Matarsa

Wani malamin addinin Musulunci, Malam Kabir Idris, da matarsa...

Kotun Kano ta daure wata Mata da ake zargin ta tsafe su

Kotun Majistiri mai lamba 7 da ke Nomansland, ƙarƙashin...

Dalibi ya kashe kansa a cikin Jami’a

Hukumar jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, sun...

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haɗa gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...
X whatsapp