fidelitybank

Da yuwar Rasha ta kai hari da sinadarin guba a kan Ukraine – Amurka

Date:

Fadar Shugaban kasar Amurka ta ce, akwai yiwuwar Rasha na shirin ta kai hari na guba kan kasar Ukraine.

Kakakin Fadar White House Jen Psaki ta ce, ikirarin da Rasha ke yi cewa ta damu da wasu dakunan bincike na Amurka da ke cikin Ukraine abubuwa ne masu daure kai.

Amurka ta kuma ce ta “damu matuka” cewa yakin na iya ci gaba da rincabewa, musamman a bangaren amfani da sinadarai na guba da bama-bamai masu guba.

Wani jami’in gwamanti a Turai ya ce, “Muna da dalilai da suka sa muka damu”.

Gwamnatocin yamcin Turai sun ce, damuwarsu ta biyo bayan yadda Rasha ta rinka amfani da sinadarai da bama-bamai masu guba yayin da ta mamaye wasu yankuna a baya.

Psaki ta kuma ce, “Tilas mu sa ido kan matakan da Rasha ke dauka domin ta na iya amfani da wadannan makaman a Ukraine, makaman da aka haramta amfani da su.”

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp