fidelitybank

Da yuwar a bana Najeriya ba za ta cike gurbin aikin Hajji ba

Date:

Rahotanni na nuni da cewa, ba lallai ba ne Najeriya ta cike kujerun da ƙasar Saudiya ta ware mata ba a hajjin bana sakamakon samun ƙarancin masu biyan kuɗi a yayin da wa’adin da aka sanya na biyan kuɗi ke cika a yau 31.

Rahotanni na nuna cewa akwai yiwuwar samun gagarumin giɓi a kujerun da hukumomin Saudiyya suka ware wa ƙasar.

Ko a shekarar da ta gabata ma mutum 51,447 ne kawai suka biya cikin kujeru 95,000 da aka ware wa ƙasar.

Hukumar aikin Hajji ta Najeriya NAHCON ta sanya kuɗin kujerar hajjin 2025 a kan naira miliyan 8.78 ga jihohin kudancin ƙasar, yayin da na arewa maso gabashin ƙasar za su biya nai miliyan 8.32 , sai kuma naira miliyan 8.45 na jihohin arewa maso yammaci.

A Najeriya, daga shekarar 2019 zuwa yanzu, farashin kujerar aikin hajji ya ninka fiye da sau biyar inda a shekarar 2019 kuɗin ya kama naira miliyan 1.5, lamarin da ake ganin ba ya rasa nasaba da faɗuwar darajar naira idan aka kwatanta da dalar Amurka.

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp