fidelitybank

Da kuɗaɗen haram aka gina gidaje Abuja – EFCC

Date:

Hukumar da ke Yaƙi da yi wa Tattalin Arzikin ƙasa ta’annati EFCC, ta ce, a yanzu za ta mayar da hankali kan waɗanda ke fakewa da gina rukunin gidaje wajen halasta kuɗin haram da sauran laifukan da suka shafi kuɗi.

Yayin da yake jawabi a wajen taron haras da ‘yan jarida kan yadda za su riƙa bayar da ingantattun rahotonni kan laifukan da suka shafi kuɗi da tattalin arziki a birnin Benin na jihar Edo, lauyan hukumar Chris Mishela ya ce da yawa daga cikin rukunin gidajen da ake ginawa a Abuja da Legas da sauran yankunan ƙasar, ana gina su ne da kuɗaɗen haram.

Ya ƙara da cewa, ”akwai rukunin gidaje masu yawa a Abuja, waɗanda muka yi amanna cewa an samu kuɗin gina su ta haramtattun hanyoyi”.

”Kuɗaɗen haram da yawa da aka samu ta ɓangaren gwamnati ko wasu miyagun laifukan da suka shafi kuɗi na duniya, ana amfani da su wajen kasuwancin rukunin gidaje”, in shi.

”EFCC na aiki domin bincike da kuma lura da wannan ɓangare, kuma sabuwar dokar halasta kuɗin haram ta bai wa gwamnati damar lura da bincike kan rukunin gidaje, kuma EFCC na ƙarƙashin gwamnati don haka muna aiki da dokar”.

“Ba iya binciken kawai muke yi ba, mun ma gano cewa wasu daga cikinsu an gina su ne da kuɗin haram.”

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp