fidelitybank

Da Hezbollah mu ke yaki ba ‘yan Lebanon ba – Isra’ila

Date:

Kakakin rundunar sojin Isra’ila (IDF) Daniel hagari ya ce ƙasarsa da ƙungiyar take yaƙi ba da al’ummar Lebanon ba.

Yayin da yake jawabi ta gidan talbijin na ƙasar, jim kaɗan bayan da ƙungiyar Hezbolla ta tabbatar da mutuwar jagoranta Hassan Nasarallah.

Ga wasu daga cikin batutuwan da ya taɓo a lokacin jawabin nasa.

  • Hagari ya bayyana Nasrallah da cewa “yana cikin manyan maƙiyan Isra’ila”
  • Ya ce an kashe Nasrallah a wani “shiryayyen” hari da sojojin saman Isra’ila suka ƙaddamar a birnin Beirut ranar Juma’a.
  • Yanzu haka sojojin Isra’ila na kai hare-hare kan gine-ginen Hezbollah a Lebanon, in ji Hagari
  • Ya ƙara da cewa sojojin ƙasarsa na cikin shirin ko-ta-kwana a kowane lokaci.
  • Mun kuma haramta taruwar jama’a da ya wuce mutum 1,000 a tsakiyar Isra’ila.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp