fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Zamu kammala gadar Neja ta biyu da titin Legas a 2022 – Fashola

Date:

Gwamnatin tarayya ta ba da tabbacin kammala gadar Muhammadu Buhari da aka fi sani da gadar Neja ta biyu da babbar hanyar Legas zuwa Ibadan a shekarar 2022.

Ministan ayyuka da gidaje, Babatunde Fashola ne ya bayyana haka a lokacin da ya ke gabatar da jawabi a taron mako-mako na ministoci, wanda kungiyar sadarwa ta shugaban kasa ta shirya a fadar shugaban kasa, Abuja.

Fashola ya yi bayanin cewa hasashen farkon watan Fabrairu na gadar Neja ta biyu ya gaza saboda tasirin kulle-kullen COVID-19 da zanga-zangar EndSARS, ya kara da cewa aikin ya riga ya kai kashi 91% na kammalawa.

Tattaunawar dai an yi shi ne, domin ba shi damar yin karin bayani kan muhimman hadin gwiwar da ke tsakanin Gwamnatin Tarayya da Gwamnatocin Jihohi wajen aiwatar da wasu manyan sauye-sauye da ma’aikatar da asusun bunkasa ababen more rayuwa na Shugaban kasa (PIDF) ke aiwatarwa.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu Æ™awayen Amurka za su É—anÉ—anar kuÉ—arsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta É—aure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp