fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Za a sanar da sabon wanda zai gaji kujerar Boris Johnson

Date:

Firayim Ministan Biritaniya Boris Johnson ya yi murabus daga mukaminsa na shugaban jam’iyyar Conservative kuma a matsayinsa na Firayim Minista.

Mista Johnson ya sanar da murabus din nasa ne da yammacin ranar Alhamis a lamba 10, Downing Street, London.

Ya ce, duk da haka, zai ci gaba da zama a ofis har sai jam’iyyar Conservative ta zabi sabon shugaba wanda kuma zai fara aiki a matsayin firaminista. Ana sa ran hakan zai faru kafin Oktoba.

A cikin jawabinsa na ranar Alhamis, Mista Johnson ya godewa jam’iyyar Conservative da masu kada kuri’a na Biritaniya da suka amince da jam’iyyar tare da taimaka mata wajen samun nasara a zaben 2019.

PREMIUM TIMES ta ruwaito, Boris Johnson ya yi murabus daga ‘ya’yan jam’iyyar sa inda shugabannin jam’iyyar kusan 50 suka yi murabus daga mukamansu na gwamnati.Da Dumi-Dumi

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp