fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Za a gudanar da Champions League a kasar Faransa maimakon Rasha

Date:

A ranar 28 ga watan Mayu ne za a buga wasan karshe na gasar kulob mafi shahara a Turai a St Petersburg, wato gasar cin kofin zakarun kungiyoyin nahiyar Turai, sai dai ya gamu da tustu, sakamakon hukumar ta janye daga kasar Rasha saboda afkawa Ukraine.

Bayan wani taro da aka yi ranar Juma’a, Uefa ta tabbatar da cewa, ba za a yi wasan ba a filin wasa na Gazprom Arena.

A maimakon haka hukumar kwallon kafar Turai ta yanke shawarar cewa, za a gudanar da shi a filin wasa na Stade de France da ke birnin Paris.

Uefa ta nuna godiya ga shugaban Faransa Emmanuel Macron saboda goyon bayansa na kashin kansa da kuma jajircewarsa na ganin wasan kwallon kafa mafi daraja a Turai ya koma Faransa a daidai lokacin da ake fama da rikici.

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp