fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Za a fara jigilar Alhazan Najeriya zuwa kasar Saudiyya

Date:

A yau Alhamis ne jigilar mahajjatan Najeriya kashin farko na maniyyata aikin hajjin shekarar 2022 zuwa kasar Saudiyya zai tashi daga filin jirgin saman Maiduguri.

Hukumar Alhazai ta kasa NAHCON, ta amince da wasu kamfanonin jiragen sama guda uku da suka hada da Max Air, Azman Air, da Flynas don kai maniyyata 43,008 da aka ware wa kasar zuwa kasa mai tsarki.

Daya daga cikin kamfanonin jiragen sama na kasar, Max air, da ya shirya jigilar maniyyata zuwa jirgin farko, ya shirya tura jiragen Boeing 747-400 guda biyu domin gudanar da aikin.

Babban kamfanin jirgin na cikin gida zai kai maniyyata 16,000 daga jihohi 13 na tarayya da suka hada da Taraba, Kogi, Niger, Kwara, Jigawa, Katsina, Benue, Plateau, Borno, da Nassarawa. In ji Guardian.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar Æ´ansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naÉ—a kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka Æ´anbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe Æ´anbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp