A na zargin ‘yan ta’adda sun kai hari mai karfin gaske a gidan ajiya da gyaran hali dake Jos.
A yanzu haka a na jin sautin harbe-harbe na bindigu na bazuwa daga yankin a ko’ina.
Karin bayani na nan tafe a nan baya…..

Subscribe to Our VIP Newsletter
[newsletter_signup_form id=1]