fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan ta’adda sun hallaka Kwamishina mai ci a Katsina

Date:

Wasu da ba a san ko su wane ne ba, sun yi wa Kwamishinan Kimiyya da Fasaha na Jihar Katsina, Dr Rabe Nasir, kisan gilla.

Maharan sun bude wa kwamishinan wuta ne a gidansa da ke Rukunin Gidajen Fatima Shema a garin Katsina a yammacin ranar Alhamis.

Majiyar Aminiya ta ce, “An harbe marigayi Dr. Rabe Nasir ne bayan Sallar La’asar a gidansa da ke Rukunin Gidajen Fatima Shema”.

Kafin zamansa kwamishinan, marigayin Dr. Rabe shi ne mashawarcin gwamna, Aminu Bello Masari na Jihar Katsina a kan Kimiyya da Fasaha.

Dr.a Rabe Nasir haifaffen garin Mani ne a karamar Hukumar Mani ta jihar Katsina, kuma an haife shi ne a watan Oktoban 1960.

 

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp