fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan sanda sun mamaye ofishin jam’iyar APC

Date:

Jami’an tsaro, a safiyar ranar Litinin, sun koma sakatariyar jam’iyyar APC ta kasa tare da mamaye ga daukacin titin Blantyre da shelkwatar jam’iyyar nan take.

Abin mamaki, babu daya daga cikin ‘yan jam’iyyar da ke da’awar shugabancin jam’iyya mai mulki a kasa.

Jaridar The Sun ta rawaito cewa, jami’an tsaron wadanda adadinsu ya haura sama da 80, sun isa sakatariyar ne a cikin motocin sintiri 11, wadanda ke rike da muhimman wurare a wajen sakatariyar.

Wani abin sha’awa shi ne, ma’aikatan sakatariyar su ma sun firgita matuka game da lamarin, inda suka yi mamakin ko wane ne a cikin gwamnan Yobe, Mai Mala Buni da takwaransa na Naija, Sani Bello, ke rike da shugabancin jam’iyyar.

A cewar wani daga cikin ofishin jam’iyar ya ce, “Eh a baya mun bi ta wannan hanyar amma halin da muka samu kanmu a halin yanzu yana da rudani. Kuna iya ganin yadda sakatariyar ke kallon ba kowa. Gwamna Bello ba ya nan kuma Gwamna Buni da suka ce zai koma sakatariya ya na nan a kwance. Ba mu da taimako kuma muna jira kawai mu ga abubuwan da suka faru,” in ji shi.

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp