fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan sanda sun kama wanda ake zargi da kashe Laftanar a Delta

Date:

‘Yan sanda sun kama wani da ake zargi da hannu wajen kashe Laftanar Soja a Effurun, Jihar Delta.

A ranar 11 ga Maris, an harbe Laftanar Sojan a cikin motar sa mai zaman kansa a unguwar Enerhen, yankin karamar hukumar Uvwie na jihar.

Da samun rahoton, nan take ‘yan sanda suka shiga aikin farautar wadanda suka kashe.

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Delta, Mohammed Ari ne ya bayyana hakan ga manema labarai a ranar Juma’a a hedikwatar ‘yan sandan da ke Asaba.

Hakazalika rundunar ‘yan sandan ta kama wasu da ake zargin sun kashe wasu ‘yan kungiyar asiri hudu a garin Jesse da ke karamar hukumar Ethiope ta Yamma.

Kwamishinan ya ce mutanensa za su ci gaba da ba da himma wajen yaki da laifuka

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp