fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan sanda sun kama ma’aikatan Davido bisa mutuwar dansa

Date:

Biyo bayan rasuwar dan Davido, Ifeanyi, rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta tabbatar da cewa a halin yanzu dukkanin ma’aikatan gidan mawakin suna hannun ‘yan sanda.

Kakakin rundunar ‘yan sandan, Benjamin Hundeyin ya tabbatar da hakan a safiyar ranar Talata bayan da aka samu labarin mutuwar Ifeanyi.

Shugaban DMW da amaryarsa, Chioma Rowland ba su je gidan lokacin da yaron ya nutse a cikin wani tafki a gidan mahaifinsa da ke tsibirin Banana ranar Litinin.

Da take magana kan wannan mummunan lamari, kakakin ‘yan sanda ta ce a halin yanzu ana gudanar da bincike na farko don gano abin da ya kai ga mutuwar yaron.

Ya ce, “An kai ma’aikatan gida a gidan Davido’a tashar don ba da nasu bayanin abin da ya faru. Ba zan kira wannan kama ba tukuna.

“Idan bayan duk sun bayar da nasu bayanin abin da ya faru da kuma bayan bincike na farko, idan aka samu wani daga cikinsu da laifi, yanzu za a kama mutumin.”

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp