fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan Sanda sun harba barkonon tsohuwa a kan masu zanga-zanga

Date:

A ranar Alhamis ne ‘yan sanda suka harba barkonon tsohuwa a Lekki Tollgate, biyo bayan jerin gwanon da ake ci gaba da yi na tunawa da bikin cika shekaru biyu da harbe-harbe da ya yi sanadiyar rayuka da dama.

Idan dai za a iya tunawa dai shekaru biyu da suka gabata ne aka jefa al’ummar kasar baki daya cikin alhini sakamakon harbe-harbe da aka yi a Lekki Tollgate da ake zargin sojojin Najeriya sun yi na dakatar da matasan da ke zanga-zangar nuna adawa da zaluncin ‘yan sanda.

‘Yan Najeriya da dama ciki har da Amnesty International sun yi zargin cewa jami’an sojojin Najeriya sun harbe masu zanga-zangar.

Matasan dai sun dawo ne a daidai wannan wuri a yau Alhamis, domin tunawa da wannan lamari na bakin ciki.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp