fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan Sanda sun harba barkonon tsohuwa a kan masu zanga-zanga

Date:

A ranar Alhamis ne ‘yan sanda suka harba barkonon tsohuwa a Lekki Tollgate, biyo bayan jerin gwanon da ake ci gaba da yi na tunawa da bikin cika shekaru biyu da harbe-harbe da ya yi sanadiyar rayuka da dama.

Idan dai za a iya tunawa dai shekaru biyu da suka gabata ne aka jefa al’ummar kasar baki daya cikin alhini sakamakon harbe-harbe da aka yi a Lekki Tollgate da ake zargin sojojin Najeriya sun yi na dakatar da matasan da ke zanga-zangar nuna adawa da zaluncin ‘yan sanda.

‘Yan Najeriya da dama ciki har da Amnesty International sun yi zargin cewa jami’an sojojin Najeriya sun harbe masu zanga-zangar.

Matasan dai sun dawo ne a daidai wannan wuri a yau Alhamis, domin tunawa da wannan lamari na bakin ciki.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp