fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan sanda sun haramta amfani da mota mai jiniya da masu boye lamba

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Bayelsa ta kafa wata runduna ta musamman da za ta sake tabbatar da dokar hana amfani da ababen hawa masu jiniya wanda ba su da izini, fitulun amber da motoci masu dauke da lambobi.

A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na ‘yan sanda, SP Asinim Butswat ya fitar ranar Asabar, rundunar za ta fara aiki ne a ranar 4 ga Yuli, 2022.

Butswat ya ce, rundunar ta lura da tashin hankali da sake dawo da motocin da ba na masana’anta ba, da jiniya da ba a ba su izini ba, da fitilun amber da kuma motocin da aka lullube da lambobi da ke bin hanyoyin Yenagoa da kewaye.

Ya ce, bayanan sirri da rundunar ta samu sun kuma nuna cewa, ana amfani da irin wadannan motoci wajen aikata munanan laifuka a jihar.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp