fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan sanda sun fatattaki ‘yan ta’adda a Katsina

Date:

‘Yan sanda sun samu nasarar daƙile wani harin ‘yan bindiga da suka addabi jihar Katsina, tare da kashe mutane 5 da kuma kwato mutanen da aka sace da dabbobi.

Jaridar Vanguard ta rawaito cewa, ‘yan bindigan sun yi yunkurin kai hari kauyukan Kuru da Dangani a karamar hukumar Musawa jihar Katsina. Sauran abubuwan da ‘yan sandan suka kwato sun haɗa da, bindiga kirar AK-47 guda ɗaya da zaren alburusai da kuma Mota kirar Gulf III.

Mai magana da hukumar ‘yan sanda reshen jihar Katsina, SP Gambo Isa, shi ne ya bayyana hakan, yayin da ya ke holin wa manema labarai wasu daga cikin kayayyakin da aka kwato a Shelkwatarsu ranar Jumu’a.

Ya ce, kwamandan ‘yan sanda na yankin Dutsinma ya samu kiran gaggawa da misalin ƙarfe 1:00 na daren ranar 10 ga watan Janairu, cewa, ‘yan ta’adda da yawa sun farmaki yankin Musawa. Nan take ya jagoranci tawagar yan sanda zuwa hanyar da ake tsammanin za su biyo kusa da kauyen Dangani, suka yi kazamin artabu, yan sanda suka kashe yan ta’adda 5, suka kwato makamai.

legits news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp