fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan sand sun kama matar da ake zargi da sace yarinya ‘yar shekara 3

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta kama wata mata ‘yar shekara 29 mai suna, Miss Chinwendu Umegbaka, bisa zargin sace yaron makwabcinta a Nwawulu Sreet, Okpoko, Onitsha.

An kama wanda ake zargin ne a ranar Asabar da karfe 4:30 na yamma a Okpoko.

Da yake tabbatar da faruwar lamarin, kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Ikenga Tochukwu ya ce, “’Yan sanda sun kama wata Miss Chinwendu Umegbaka ‘yar shekara 29, ‘yar asalin Isinkwo Abaomege a karamar hukumar Onicha ta jihar Ebonyi kan zargin satar yara a Okpoko, Onitsha. , Jihar Anambra.”

A cewarsa, binciken farko na ‘yan sanda ya nuna cewa, wanda ake zargin makwabci ne ga iyayen yaron.

Ya ce, lokacin da aka kama wadda ake zargin, da farko ta musanta cewa, ta san inda yarinyar mai shekaru 3 take.

Kakakin ‘yan sandan ya kuma kara da cewa, da aka ci gaba da yi mata tambayoyi ta amsa laifin satar yaron da nufin sayar da ita.

Sai dai ya bayyana cew,a an dawo da yaron kuma an mika shi ga iyayen sa.

legitnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...
X whatsapp