fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan Najeriya sun fara tsallakewa zuwa kasar Poland

Date:

Wasu ‘yan Najeriya sun samu damar tsallakawa zuwa kasar Poland mai maƙotaka da kasar Ukraine.

Wani da ake zaton jami’in jakadancin Najeriya ne a Poland ya wallafa wani bidiyo a shafin Twitter yana mai cewa aƙalla ‘yan Najeriya bakwai ne suka isa sansani ɗaya daga cikin waɗanda gwamnatin Poland ta ware.

“Na samu damar ganin ‘yan Najeriya bakwai a nan, yanzu haka suna cin abinci. Idan sun gama za mu ɗebe su zuwa wani wurin daban,” a cewar wanda ya ɗauki bidiyon da hukumar ‘yan Najeriya mazauna ƙasashen waje ta wallafa.

Hukumomi a Najeriya na shawartar ‘yan ƙasar su tsallaka ƙasashen Poland da Hungary masu maƙotaka da Ukraine tun bayan Rasha ta fara kai hare-hare a ranar Alhamis.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp