fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da Hakimi a Kaduna

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da Ayuba Dodo Dakolo, hakimin kauyen Rijana da ke karamar hukumar Kachia a jihar Kaduna.

Aminiya ta tattaro cewa, an yi garkuwa da hakimin kauyen ne tare da wasu manoma a Kurmi, kusa da Chikwale a karamar hukumar.

Harin jirgin kasa: Fasinja mai ciki da aka sace ta haihu a tsare
Masu garkuwa da mutane sun ki sakin mace mai ciki da take nakuda, sun nemi kudin fansa

Rahotanni sun nuna cewa, al’ummar Rijana da ke kan babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna ta yi kaurin suna wajen kai hare-hare da ‘yan bindiga ke kai wa wadanda galibi ke tare babbar hanyar domin sace matafiya.

Sai dai wata majiya daga Rijana a ranar Alhamis ta shaida wa Aminiya cewa ‘yan fashin sun tuntubi shugabannin al’umma a Rijana da jerin sunayen guda biyu.

Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna, ASP Mohammed Jalige, bai amsa kiraye-kirayen yin garkuwa da hakimin kauyen ba, amma wani babban jami’in ‘yan sandan ya shaida wa Aminiya cewa, an sanar da jami’an tsaro faruwar lamarin.

daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp