fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da Dan Jarida

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wani dan jarida mai suna Mista Chuks Onuha a gidansa da ke Umuhu, Ohuhu a karamar hukumar Umuahia ta Arewa a jihar Abia.

Rahotanni sun nuna cewa, Onuha tsohon wakilin jaridar Sun ne a jihar Abia.

Onuha dai yana cin abinci ne tare da iyalansa a daren ranar Talata inda ‘yan bindigar suka kutsa cikin gidansu tare da dauke shi zuwa wani wuri da ba a san ko ina ba, inji rahoton Daily Sun.

An kuma bayyana cewa masu garkuwa da mutanen sun tuntubi iyalansa inda suka bukaci a biya su kudin fansa Naira miliyan 10 a safiyar ranar Laraba.

Matarsa kuma ta tabbatar da faruwar lamarin lokacin da aka tuntube ta a waya. Don haka ta yi kira ga wadanda suka yi garkuwa da su da su saki mijinta ba tare da wani sharadi ba domin kare ‘ya’yansu.

A ranar Talata, SaharaReporters ta kuma ruwaito cewa wasu ‘yan bindiga sanye da kakin ‘yan sanda sun kai hari a babban birnin tarayya Abuja, sun yi garkuwa da mata masu juna biyu uku, yara biyu da wasu 12 a Abuja.

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp