fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan bindiga sun sace malamin Coci da matarsa

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun sace Bishop na darikar Anglican, Rabarand Oluwaseun Aderogba da ke Jebba a Jihar Kwara ta Tsakiyar Najeriya tare da matarsa da dirabansa.

Gidan talbijin na Channels TV ya rawaito cewa an sace mutanen ne ranar Lahadi da maraice a kan hanyar Oyo/Ogbomoso da ke Jihar Oyo.

Kakakin rundunar ‘yan sandan Jihar, Adewale Osifeso, ya tabbatar da sace mutanen a wata sanarwa da ya fitar.

Ya kara da cewa wani mutum mai suna Rabarand Adekunle Adeluwa ne ya kai wa ‘yan sanda labarin sace takwaransa.

A cewar Osifeso, binciken farko ya nuna cewa motar limamin cocin ce ta samu matsala a yayin da suke tafiya daga Yewa da ke Jihar Ogun zuwa Jebba a Jihar Kwara.

Ya kara da cewa an bai wa mataimakin Kwamishinan ‘yan sandan yankin umarnin gano da kuma ceto mutanen.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp