fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan bindiga sun kashe Manjo da wasu da dama a Nijar

Date:

Gwamnatin jihar Neja a ranar Alhamis ta tabbatar da cewa, a ranar Laraba, wasu ‘yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wani wurin hakar ma’adinai da ke kauyen Ajata Aboki ta yankin Erena na karamar hukumar Shiroro.

SIYASAR NIGERIA ta rawaito cewa, wani Manjo Anara da Kaftin Abubakar Samido na daga cikin wadanda sojoji suka jikkata a harin da ‘yan ta’addan suka kai da misalin karfe biyu na rana.

An kashe wasu jami’an tsaro da ba a tantance adadinsu ba ciki har da jami’an ‘yan sanda.

A cewar sanarwar da Emmanuel Umar, kwamishinan tsaro na cikin gida da jin kai na jihar Neja, wata tawagar jami’an tsaro ta hadin gwiwa ta yi da yan ta’addan, “kuma har yanzu ba a tantance adadin wadanda suka mutu daga bangarorin biyu ba”.

An ce an sace wasu ma’aikatan da har yanzu ba a tantance adadin ma’aikata a wurin hakar ma’adinan da suka hada da ‘yan China biyu ba.

“Jami’an tsaro sun hada karfi da karfe domin farautar sauran ‘yan ta’addan yayin da aka kashe wasu daga cikinsu tare da ceto wadanda suka jikkata ciki har da jami’an tsaro da suka samu raunuka daban-daban an kai su asibitin gwamnati da ke jihar domin yi musu magani.

general news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp