fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan bindiga sun kai hari ofishin INEC tare da kashe mutane 3 a Imo

Date:

Wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a tantance ko su waye ba, sun kai hari ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC a garin Owerri na jihar Imo.

DAILY POST ta samu labarin cewa harin da aka kai a safiyar ranar Litinin ya yi sanadiyar mutuwar akalla mutane uku.

‘Yan bindigar da suka mamaye ginin da yawan gaske, an ce jami’an rundunar ‘yan sandan Najeriya da wasu jami’an tsaro a yankin sun fatattake su.

A cewar majiyoyin, an kashe uku daga cikin maharan, yayin da aka kama daya daga cikinsu da ransa.

Da DAILY POST ta tuntubi jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Imo, Michael Abattam, ya yi alkawarin magantu wa a nan gaba.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp