fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan bindiga sun kai hari masaukin NYSC a Akwa Ibom

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari a wani masauki da wasu jami’an hukumar yi wa kasa hidima (NYSC) da ke jihar Akwa Ibom.

‘Yan bindigar sun kai hari gidan ne da misalin karfe 1:00 na ranar Laraba, inda suka yi awon gaba da jami’an Corps din kayayyakinsu da ke kan titin Udo Ekong Ekwere da ke wajen Information Drive, Uyo, babban birnin jihar Akw Ibom.

Hukumar NYSC a jihar ta tabbatar da faruwar harin, amma ta musanta rahotannin da ke cewa an yi wa ‘yan NYSC fyade.

Ko’odinetan NYSC na jihar Akwa Ibom Chinyere Ekwe a cikin wata sanarwa da ya fitar ta ce tare da kwamishinan ‘yan sandan jihar, Olatoye Durosinmi, ta ziyarci ‘yan kungiyar domin tantance su nan take,” inji Ekwe.

“A can, an tabbatar da cewa mutum 21 ne suka mamaye wajen. Tattaunawar da jami’an hukumar ya kara nuna cewa barayi ne suka kai musu hari da misalin karfe 1 na safiyar yau.

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp