fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan bindiga sun kai hari kan masu Ibada tare da kashe mutane 3 a Kaduna

Date:

A ranar Lahadi ne gwamnatin jihar Kaduna (KDSG), ta tabbatar da cewa, wasu ‘yan bindiga sun kai hari kan masu ibada, inda suka kashe mutane uku tare da raunata wasu biyu a karamar hukumar Kajuru da ke jihar.

Ya bayyana cewa, a kauyen Rubu, ‘yan bindigar sun kai hari a cocin Maranatha Baptist da Cocin St. Moses Catholic Church.

“An tabbatar da mutuwar mutanen yankin uku a hare-haren, kuma mutane biyu sun ji rauni – daya daga cikinsu mace ce da mace daya da ba a tantance ba.

“An kuma yi garkuwa da wasu mutanen yankin da ba a tantance adadinsu ba,” a cewar rahotanni.

“‘Yan fashin sun yi awon gaba da shaguna tare da kwashe wasu kayayyaki masu daraja daga kauyukan,” in ji shi.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp