fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan bindiga sun kai hari gidan shugaban ASUU

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari gidan shugaban kungiyar ma’aikatan jami’o’i ta kasa (ASUU), reshen jami’ar tarayya ta Gusau (FUGUS), Abdurrahman Adamu.

Rahotanni sun bayyana cewa, an yi garkuwa da mutane shida a harin da aka kai gidan shugaban kungiyar ta ASUU da ke Damba Quarters a Gusau, babban birnin jihar Zamfara.

Wani ma’aikaci, kuma makusancin shugaban ASUU ya shaidawa gidan Talabijin na Channels cewa, ‘yan bindigar sun kai farmaki gidan Adamu ne da sanyin safiyar Laraba, inda suka yi awon gaba da mutane biyar a gidansa

Masu garkuwar sun kuma yi awon gaba da wani makwabcinsu, wanda kuma ma’aikaci ne a sashen bursary na jami’ar.

Majiyar ta kuma bayyana cewa, shugaban na ASUU bai kwana a wannan gidan ba a daren ranar Talata, domin haka ba ya nan a lokacin da aka kai sumamen.

.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp