fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan bindiga sun kai hari gidan dan takarar majalisa

Date:

A ranar Asabar ne wasu ‘yan bindiga suka kai hari gidan Nnaemeka Obiaraeri, dan takarar majalisar dokokin jihar Imo mai wakiltar karamar hukumar Okigwe a karkashin jam’iyyar Labour Party.

SIYASAR NIGERIA ta samu labarin cewa an kai harin ne da sanyin safiyar yau (Asabar) inda maharan suka kona gidansa tare da ajiye motoci a harabar sa.

A wani bangare bayanin nasa na cewa: “Motoci kirar Hilux guda uku dauke da ‘yan fashi da makasa, sun yi ta kona gidaje tare da raunata mutane ba tare da wani ya hana su ba.

Karanta Wannan: Kaduna Asake take bukata a zaben 2023 – LP

“Ban san wanda na yi wa laifi ba, kuma dalilin da ya sa wani zai kai ni hari don halaka. Ban ci doya ko kifi na kowa ba.

“Wannan wata shaida ce da ke nuna gazawar Gwamnonin APC a Jihar Imo da Aso Rock na Najeriya wajen cika rantsuwar da suka yi na kare rayuka da dukiyoyin ‘yan Najeriya masu bin doka da oda. Gaba daya gazawar gwamnatoci da shugabanni.”

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp