fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan bindiga sun kai hari gidan dan takarar majalisa

Date:

A ranar Asabar ne wasu ‘yan bindiga suka kai hari gidan Nnaemeka Obiaraeri, dan takarar majalisar dokokin jihar Imo mai wakiltar karamar hukumar Okigwe a karkashin jam’iyyar Labour Party.

SIYASAR NIGERIA ta samu labarin cewa an kai harin ne da sanyin safiyar yau (Asabar) inda maharan suka kona gidansa tare da ajiye motoci a harabar sa.

A wani bangare bayanin nasa na cewa: “Motoci kirar Hilux guda uku dauke da ‘yan fashi da makasa, sun yi ta kona gidaje tare da raunata mutane ba tare da wani ya hana su ba.

Karanta Wannan: Kaduna Asake take bukata a zaben 2023 – LP

“Ban san wanda na yi wa laifi ba, kuma dalilin da ya sa wani zai kai ni hari don halaka. Ban ci doya ko kifi na kowa ba.

“Wannan wata shaida ce da ke nuna gazawar Gwamnonin APC a Jihar Imo da Aso Rock na Najeriya wajen cika rantsuwar da suka yi na kare rayuka da dukiyoyin ‘yan Najeriya masu bin doka da oda. Gaba daya gazawar gwamnatoci da shugabanni.”

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...
X whatsapp