fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ‘Yan bindiga sun kai farmaki kan jami’an JAMB

Date:

Wasu gungun ‘yan bindiga da har yanzu ba a san ko su waye ba a ranar Larabar, sun kai farmaki kan jami’an hukumar shirya jarabawar shiga jami’a ta JAMB a jihar Legas.

Rahotannin da ke isowa Naija News a wancan lokacin, sun tabbatar da cewa maharan da tsakar daren ranar Talata, sun kai hari a otal din Mabila da ke Ikorodu a jihar Legas, inda suka far wa jami’an hukumar jarabawar da fashi da makami.

An ce sun kashe mai gadin otal din ne kafin su kai samame dakunan da ke cikin otal din.

Da yake tabbatar da faruwar harin, kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, SP Benjamin Hundeyin, ya shaidawa manema labarai cewa, nan take aka mayar da jami’an hukumar ta JAMB zuwa wani wuri mai tsaro biyo bayan faruwar lamarin.

“Wani Farfesa Odunsi, jami’in hukumar shirya jarabawar shiga jami’a ta JAMB da ya sauka a otal din an yi masa fashin wayoyinsa guda biyu, HP Laptop daya da kudi N20,000.

“Hakazalika, wasu mata biyu jami’an JAMB da suka sauka a otal din, an yi musu fashin wayoyin hannu da kayan kwalliya,” inji shi.

Ma’aikacin kofar otal din a cewar jami’an tsaro ya yi kokarin takaita ‘yan bindigar amma an harbe su a cikin lamarin.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...
X whatsapp