fidelitybank

Da dumi-dumi: wani Dan Jarida ya mutu a Abuja

Date:

Wani Dan Jarida mai suna, Chris Okenwa na gidan talabijin sin Silverbird TV da gidan rediyon Rhythm FM ya mutu.

Jaridar Politics Nigeria ta rawaito cewa, dan jaridar ya mutu ne a Abuja bayan ya yi korafin rashin lafiya a ranar Lahadi.

Marigayin ya bar mata daya da ‘ya’ya biyu. Kafin mutuwar say a samu lambobin yabo da dama.

Aigbe OA ta rubuta a shafin Facebook: “Ya na da wuya a fahimci mutuwar dan uwana, abokina, abokin karatuna, Chris Okenwa.

Priscilla Doe Roberts ta ce a shafin Facebook: “Kyakkyawan abokin aiki da abokina sun tafi. Kun kasance ɗaya daga cikin abokai mafi kyau waɗanda ko yaushe suna jin daɗin faɗa. Babban mai watsa shirye-shirye. Barci bro, Chris Okenwa Za a yi kewar ku.”

Benjamin Success ya rubuta a Facebook: “Duk zaman da ku ka yi a duniya ba mu ba da gudummawa ga numfashinku ba, kun yi gwagwarmayar wajen fadar gaskiya. Ka yi nasara a kan makiyinka na karshe, muna yi wa Allah godiya. Chris Okenwa, a ci gaba da huta lafiya.”

naija news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp