fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Tinubu zai fuskanci hukunci a kan kalaman da ya yi wa Buhari – APC

Date:

Tsohon gwamnan jihar Legas kuma jigo a jam’iyyar APC mai mulki ta kasa, Sanata Bola Ahmed Tinubu, zai fuskanci hukunci kan kalaman da ya furta a kan shugaban kasa Muhammadu Buhari kwanan nan, in ji shugaban jam’iyyar na kasa, Sanata Abdullahi Adamu.

An ga Tinubu a wani faifan bidiyo a ranar Talata yana bayyana yadda ya taimaka wa Shugaban kasa da sauran jiga-jigan jam’iyyar APC da suka ci zabe a 2015.

Ko da yake, Tinubu kamar yadda ya fitar da sanarwar neman afuwar shugaban kasa.

Sai dai da yake zantawa da manema labarai a sakatariyar jam’iyyar APC ta kasa, a yanzu haka, Adamu ya ce takardar neman gafara bai isa ba.

“Muna iya hukunta shi (Tinubu), saboda kalaman da ya furta a kan shugaban kasa.” In ji Adamu a cewar Blueprint.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp