fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Tinubu zai fuskanci hukunci a kan kalaman da ya yi wa Buhari – APC

Date:

Tsohon gwamnan jihar Legas kuma jigo a jam’iyyar APC mai mulki ta kasa, Sanata Bola Ahmed Tinubu, zai fuskanci hukunci kan kalaman da ya furta a kan shugaban kasa Muhammadu Buhari kwanan nan, in ji shugaban jam’iyyar na kasa, Sanata Abdullahi Adamu.

An ga Tinubu a wani faifan bidiyo a ranar Talata yana bayyana yadda ya taimaka wa Shugaban kasa da sauran jiga-jigan jam’iyyar APC da suka ci zabe a 2015.

Ko da yake, Tinubu kamar yadda ya fitar da sanarwar neman afuwar shugaban kasa.

Sai dai da yake zantawa da manema labarai a sakatariyar jam’iyyar APC ta kasa, a yanzu haka, Adamu ya ce takardar neman gafara bai isa ba.

“Muna iya hukunta shi (Tinubu), saboda kalaman da ya furta a kan shugaban kasa.” In ji Adamu a cewar Blueprint.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp