fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Tinubu ya rantsar da sababbin Ministoci

Date:

Babban ɗakin taro na fadar shugaban ƙasa ya fara ɗaukar harama domin rantsar da sabbin ministocin gwamnatin shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu.

A watan Afrilu ne shugaban na Najeriya ya miƙa wa Majalisar Dattijan ƙasar sunayen mutum 45 domin tantantancewa a matsayin minsitoci.

Bayan haka nan shugaban na Najeriya ya bayyana ma’aikatun da kowane minista zai riƙe gabanin ranar ta yau da ake rantsarwar.

Sai dai ko a ranar Lahadi, shugaban ya fitar da wasu sauye-sauyen da ya yi na ma’aikatu ga wasu sabbin ministocin.

Wasu daga cikin ministocin da aka rantsar ya zuwa yanzu su ne:

Ministan wasanni – John Eno.

Ministan harkokin Neja-Delta, Abubakar Momoh.

Ministan ayyuka – David umahi

Ministan sufurin jiragen sama – Festus Keyamo

Ministar bayar da agaji da kawar da talauci – Betta Edu

Ministan ma’adanai, Dele Alake

Ministan kirkire-kirkire na kimiyya da fasaha – Uche Nnaji

Ministan harkokin cikin gida – Sa’idu A. Alkali

Ministan Masana’antu da ciniki da zuba jari – Doris Anite

Ministan tsaro – Muhammed Badaru Abubakar

Karamin Ministan Gidaje da Raya Birane – Abdullah T. Gwarzo

Ministar fasaha da al’adu – Hannatu Musawa

Ministan gidaje da raya birane – Ahmed M. Dangiwa

Karamar Ministar Babban Birnin Tarayya – Mairiga Mahmud

Ministan kasafin kudi da tsare-tsaren tattalin arziki – Atiku Bagudu

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp