fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Tarayyar Turai ta kori Rasha daga kungiyar

Date:

Majalisar Tarayyar Turai ta ce, ta kori kasar Rasha da gaggawa bayan shafe shekaru 26 ta na zama mamba saboda yakin Ukraine.

Kwamitin ministocin ya dauki matakin ne a wani zama na musamman, kamar yadda kungiyar kare hakkin bil adama ta sanar a birnin Strasbourg na kasar Faransa a ranar Laraba.

Tun da farko dai Rasha ta bayyana ficewarta daga Majalisar Tarayyar Turai bayan da ta dauki matakin cire ta daga cikinta.

A yammacin ranar Talata, Majalisar Dokokin Turai ta kada kuri’ar amincewa da ficewar Rasha.

Rasha ta shiga Majalisar Turai a ranar 28 ga Fabrairu, 1996.

Tare da sanarwar janyewar, babban sakatare-janar na Majalisar Turai shi ma ya samu bayanai daga Tarayyar Rasha a ranar Talata game da aniyar ta na yin Allah wadai da yarjejeniyar Turai kan kare hakkin bil adama.

A cikin wata sanarwa da suka fitar a yammacin ranar Talata, shugabannin majalisar Turai sun sake yin Allah wadai da mamayar da Rasha ta yi wa Ukraine.

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...
X whatsapp