fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Super Eagles ta fitar da ‘yan wasan da za su buga gasar AFCON

Date:

Kocin Super Eagles na Najeriya, Jose Peseiro, ya sanar da tawagarsa da za ta buga gasar cin kofin Afrika na 2023 da za a yi a Cote d’Ivoire.

Kocin, a cewar jami’in Super Eagles X (Twitter), ya sanar da tawagar ‘yan wasa 25.

Tawagar ta kunshi masu tsaron gida uku, masu tsaron baya takwas, ’yan wasan tsakiya shida, da kuma ‘yan wasan gaba takwas.

Ga ‘yan wasan Super Eagles:

Masu tsaron gida

Stanley Nwabili

Francis Uzoho

Leke Ojo

Masu tsaron baya

William Troost-Ekong

Bright Osayi Samuel

Ola Aina

Zaidu Sanusi

Bruno Onyemaechi

Semi Ajayi

Calvin Bassey

Chidozie Awaziem

Kenneth Omeruo

Yan wasan tsakiya

Wilfred Ndidi

Joe Aribo

Raphael Onyedika

Frank Onyeka

Alex Iwobi

‘Yan wasan Gaba

Kelechi Iheanacho

Samuel Chukwueze

Musa Saminu

Ademola Lookman

Victor Osimhen

Victor Boniface

Ahmed Musa

Sadiq Umar

Shugaban Koci

Jose Peseiro

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...
X whatsapp