Kocin Super Eagles na Najeriya, Jose Peseiro, ya sanar da tawagarsa da za ta buga gasar cin kofin Afrika na 2023 da za a yi a Cote d’Ivoire.
Kocin, a cewar jami’in Super Eagles X (Twitter), ya sanar da tawagar ‘yan wasa 25.
Tawagar ta kunshi masu tsaron gida uku, masu tsaron baya takwas, ’yan wasan tsakiya shida, da kuma ‘yan wasan gaba takwas.
Ga ‘yan wasan Super Eagles:
Masu tsaron gida
Stanley Nwabili
Francis Uzoho
Leke Ojo
Masu tsaron baya
William Troost-Ekong
Bright Osayi Samuel
Ola Aina
Zaidu Sanusi
Bruno Onyemaechi
Semi Ajayi
Calvin Bassey
Chidozie Awaziem
Kenneth Omeruo
Yan wasan tsakiya
Wilfred Ndidi
Joe Aribo
Raphael Onyedika
Frank Onyeka
Alex Iwobi
‘Yan wasan Gaba
Kelechi Iheanacho
Samuel Chukwueze
Musa Saminu
Ademola Lookman
Victor Osimhen
Victor Boniface
Ahmed Musa
Sadiq Umar
Shugaban Koci
Jose Peseiro