fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Southampton ta kori mai horas da ita Nathan Jones

Date:

Kungiyar Southampton, a ranar Lahadi, ta kori kocinsu, Nathan Jones.

Southampton ta kuma kori Kociyan Kungiyar ta Farko, Chris Cohen da Alan Sheeha.

Kulob din na Ingila, ya sanar da cewa Kociyan Kungiyar na Farko Rubén Selles ne zai jagoranci Southampton a wasansu na gaba da Chelsea a gasar Premier.

Southampton ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa ta gidan yanar gizon ta.

Korar Jones ta zo kasa da sa’o’i 24 bayan sun sha kashi a hannun Wolves da ci 2-1 ranar Asabar.

Sanarwar ta kara da cewa, “Kungiyar Kwallon Kafa ta Southhampton na iya tabbatar da cewa ta rabu da Manajan Tawagar maza na farko Nathan Jones.

“Kociyan kungiyar farko Chris Cohen da Alan Sheehan suma sun bar kungiyar.

“Kociyan kungiyar na farko Rubén Selles zai dauki nauyin atisaye tare da shirya kungiyar gabanin wasan da za su kara da Chelsea a karshen mako mai zuwa.”

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp