fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Southampton ta kori mai horas da ita Nathan Jones

Date:

Kungiyar Southampton, a ranar Lahadi, ta kori kocinsu, Nathan Jones.

Southampton ta kuma kori Kociyan Kungiyar ta Farko, Chris Cohen da Alan Sheeha.

Kulob din na Ingila, ya sanar da cewa Kociyan Kungiyar na Farko Rubén Selles ne zai jagoranci Southampton a wasansu na gaba da Chelsea a gasar Premier.

Southampton ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa ta gidan yanar gizon ta.

Korar Jones ta zo kasa da sa’o’i 24 bayan sun sha kashi a hannun Wolves da ci 2-1 ranar Asabar.

Sanarwar ta kara da cewa, “Kungiyar Kwallon Kafa ta Southhampton na iya tabbatar da cewa ta rabu da Manajan Tawagar maza na farko Nathan Jones.

“Kociyan kungiyar farko Chris Cohen da Alan Sheehan suma sun bar kungiyar.

“Kociyan kungiyar na farko Rubén Selles zai dauki nauyin atisaye tare da shirya kungiyar gabanin wasan da za su kara da Chelsea a karshen mako mai zuwa.”

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp