fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Sojojin Belarus za su kutsa zuwa Ukraine

Date:

A yayin da ake ci gaba da yin Allah wadai da mamayar da kasar Rasha ta yi wa kasar Ukraine, ita kuwa kasar Belarus na shirin tura dakarun ta, domin taimakawa shugaba Vladimir Putin don yakar Ukraine.

Washington Post ta ce, shugaban Rasha Vladimir Putin da shugaban Belarus Alexander Lukashenko abokan kawance ne na kud-kud.

Rahotanni sun kuma nuna cewa, a na kyautata zaton barin sojojin Belarus zuwa Ukraine a yau Litinin 28 ga watan Fabrairu.

An bayyana hakan ne jim kadan bayan da wata kuri’ar raba gardama a Belarus ta amince da sabon kundin tsarin mulkin kasar wanda ya rushe matsayin kasar na kasancewa mara hulda da nukiliya – hakan na nufin kasar za ta iya daukar nauyin makaman Rasha.

An san Lukashenko a matsayin dan kama-karya na karshe a nahiyar Turai, kuma yana kan karagar mulki tun 1994.

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp