fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Shekarau ya karbi katin NNPP

Date:

Sanata Malam Ibrahim Shekarau ya karbi katin zama dan jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP).

Sanatan wanda ya sauya sheka daga jam’iyyar APC zuwa NNPP, ya fice daga jam’iyyar ne biyo bayan rikici tsakaninsa da tsagin jam’iyyar mai mulki ta jihar Kano.

Dubun dubatar magoya bayansa ne suka shelanta ficewar a a gidansa na Mundubawa.

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma shugaban jam’iyyar NNPP, Rabi’u Musa Kwankwaso, wanda ya halarci taron sauya sheka a hukumance, ya mika masa katin zama dan jam’iyyar NNPP na Shekarau.

Wadanda suka halarci taron sun hada da masu ruwa da tsaki na siyasa da magoya bayansu da shugabannin majalisar Shura na gidan Malam Shekarau da sauran masu fada aji.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp