fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Sha’aban bai amince da zaben fidda gwani ba a Kaduna

Date:

Wani dan takarar gwamna a jam’iyyar APC a jihar Kaduna, Alhaji Sani Mohammed Sha’aban, ya yi watsi da sakamakon zaben fidda gwani da aka gudanar a ranar Alhamis, inda ya yi zargin cewa zaben na cike da kura-kurai.

A zaben fidda gwanin dan takarar gwamna a jihar Sanata Uba Sani ya samu kuri’u 1,149, yayin da Bashir Abubakar ya zo na biyu da kuri’u 37, Sha’aban ya zo na uku da kuri’u 10.

Da yake magana yayin wani taron manema labarai ranar Asabar a jihar Kaduna, Sha’aban ya yi watsi da tsarin. In ji talabijin din Channels.

Ya yi zargin cewa zaben ‘karade’ ne, domin akasarin wakilan kananan hukumomi 23 an kulle su ne a wajen da aka kada kuri’a tare da hana su zaben ‘yan takarar da suke so.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp