fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Sanatoci uku daga APC sun sauya sheka

Date:

Sanatocin uku da aka zaba a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC), sun fice daga jam’iyya mai mulki.

‘Yan majalisar sun hada da Sanata: Ahmad Babba Kaita (Katsina ta Arewa), Lawal Yahaya Gumau (Bauchi ta Kudu), da Francis Alimikhena (Edo ta Arewa).

Yayin da Babba Kaita da Alimikhena suka koma jam’iyyar adawa ta PDP, Gumau, a daya bangaren, sun koma jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP).

Sanarwar murabus din nasu da sauya shekar nasu na kunshe ne a cikin wasiku daban-daban guda uku da shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya karanta a zaman majalisar a ranar Talata.

Sauya shekar da ‘yan majalisar uku suka yi ya rage yawan Sanatocin APC daga 70 zuwa 67 a zauren majalisar.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp