fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Sabon mataimakin gwamna Zamfara ya ajiye mukamin sa na baya

Date:

Sabon mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Sanata Hussaini Nasiha, ya yi murabu daga mukamin sa na Sanata Mai wakiltar jihar Zamfara ta tsakiy.

Jaridar Punch ta rawaito cewa, Sanata Hussaini Nasiha, ya ɗauki wannan matakin ne, biyo bayan naɗa shi a matsayin sabon mataimakin gwamna da Gwamna Matawalle ya yi a Zamfara.

Nasiha ya maye gurbin, Barista Mahdi Aliyu Gusau, wanda a makon da ya gabata majaisar dokokin jihar ta tsige shi daga kan kujerarsa.

Da yake karantar wasikar da Sanatan ya aike wa majalisa a zamanta na yau, shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan, ya sanar da murabus ɗin Nasiha.

Lawan ya sanar da cewa, Nasiha ya ajiye kujerarsa ta majalisar ne, domin ya zama mataimakin gwamnan Zamfara.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp