fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Rasha ta harba makamai masu linzami a Ukraine

Date:

Rasha ta harba makamai masu linzami da dama a filin jirgin saman Lviv da ke Yammacin Ukraine.

Lviv dai na kusa da kan iyakar kasar Poland kuma yakasance wajen da daruruwan dubban ‘yan gudun hijra ke neman mafaka.

Magajin garin birnin ya ce makamai masu linzamin sun fada kan wata masana’antar da ke gyare gyaren jiragen sama.

Ya ce, harabar masana’antar duk ta lalace.Tuni muka yanke shawarar kwashe duk wasu muhimman abubuwa da ke wajen.

Mutum guda ne kawai ya ji rauni kuma ba bu wanda ya rasa ransa.

Wasu hotunna bidiyo sun nuna yadda fashewar hayakin ya turnuke.

Jami’ai sun ce, mutum guda ya samu rauni. Filin jirgin saman shi ne na biyu mafi girma a Ukraine.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp