fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Peter Obi ne zai kasance mataimakin abokin takarar Atiku – PDP

Date:

Nwoba Chika Nwoba, Sakataren Yada Labarai na Jam’iyyar PDP a Jihar Ebonyi, a ranar Alhamis, ya ce tsohon Gwamnan Jihar Anambra, Peter Obi, ne zai kasance abokin takarar Atiku Abubakar.

POLITICS NIGERIA ta ruwaito cewa, a ranar Larabar da ta gabata ne wani bangare na jam’iyyar Labour karkashin jagorancin tsohon mataimakin shugabanta na kasa, Callistus Okafor, ya zabi Digar Ezenwafor a matsayin dan takarar shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa.

Da yake mayar da martani game da ci gaban, Nwoba ya ce “wani dabara ce ta bayar da dalilin da ya sa Obi ba zai sake tsayawa takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar Labour ba”.

“Tsohon Gwamna Peter Obi ne zai kasance abokin takarar Atiku Abubakar na PDP a zaben shugaban kasa na 2023,” Nwoba ya bayyana a wani sakon da ya wallafa a Facebook.

nnn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp