fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Peseiro ya ajiye aikinsa na horas da Super Eagles

Date:

Jose Peseiro ya ce babban alfahari ne da ya horar da Super Eagles bayan ya tabbatar da barin aikin tawagar kwallon kafar Najeriya.

Pulse Sports Nigeria ta ruwaito cewa Najeriya za ta nemi sabon koci bayan ta kasa sabunta kwantiragin Peseiro a matsayin kocin Super Eagles.

Kocin dan kasar Portugal din ya sanar da kawo karshen mulkin sa na tsawon watanni 22 ta shafin Facebook da yammacin ranar Juma’a.

Peseiro ya jagoranci Najeriya zuwa wasan karshe na gasar cin kofin Afrika da aka buga a baya-bayan nan, inda ya maido da imani bayan rashin nasarar da kungiyar ta yi a gasar da ta gabata.

Kuma duk da kiraye-kirayen da ake yi masa na ya ci gaba, mai shekaru 63 ya bayyana cewa tafiyarsa ta Najeriya ta zo karshe.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp