fidelitybank

Da Dumi-Dumi: PDP ta tsayar da mataimakin da zai dafawa Atiku baya a zaben 2023

Date:

Jam’iyyar PDP ta zaba dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, abokin takararsa da za su fafata a zaben 2023.

Wadanda ke kusa da kamfen dinsa sun ce za a sanar da hakan ne da tsakar rana, sannan kuma kwamitin da aka riga aka kafa domin tantance shi zai tantance wanda ya zaba.

Hakan ya biyo bayan kammala daren Larabar da ta gabata ne aka yi jerin gwano tsakanin dan takarar da shugabannin jam’iyyar kan lamarin.

PREMIUM TIMES ta rawaito cewa, gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, a safiyar yau Alhamis ne za a gabatar da shi.

“Mista Okowa ne zai zama wanda za a gabatar da shi a safiyar yau,” in ji wani amintaccen mai gudanar da yakin neman zaben wanda ya san lamarin ya shaida wa PREMIUM TIMES.

Paul Ibe, mai magana da yawun ofishin yada labarai na Atiku, ya ki cewa uffan game da wanene dan takarar mataimakin shugaban kasa, yana mai cewa PREMIUM TIMES ta jira sanarwar a hukumance.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp