fidelitybank

Da Dumi-Dumi: PDP ta nemi a rushe shugabancin jam’iyyar a Kano

Date:

Tsagin Ambasada Aminu Wali, a jam’iyyar PDP, sun bukaci uwar jam’iyyar ta kasa, da ta rushe shugabancin ta na jihar Kano.

Kadaura24 ta rawaito da ya ganawa da manema labarai a Abuja, Alhaji Yahaya Bagobiri yace sun gabatar da koken ne Saboda da yadda aka baiwa yan Kwankwasiyya Umarnin komawa jam’iyyar NNPP Kuma har sun Fara yankar katin jam’iyyar.

Bashir Sanata, shi ne kakakin jam’iyyar a nan Kano yace tsagin Aminu Wali basu zabi PDP a zaben gwamna na shekarar 2019 ba, sun marawa gwamna Ganduje baya ne a jam’iyyar APC Idan batu ake na barin jam’iyyar PDP.

Waɗannan korafe-korafe ne yasa uwar jam’iyyar ta kasa ta kirowa kowanne bangare helkwatar jam’iyyar dake wadata plaza a Abuja domin Jin bahasi .

Uwar jam’iyyar ta karbi korafe-korafen kowanne bangare, ta kuma ce zata yiwa kowanne bangare adalci wajen zartar da hukuncin da ya kamata.

Shehu Wada Sagagi dai shi ne Shugaban jam’iyyar ta PDP Kuma yana biyayya ne ga tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.

nigeria newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp