fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Ortom da sauran gwamnoni 8 za su dawo APC -Philip

Date:

Dan rajin kare al’umma kuma dan takarar majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Ado/Okpokwu/Ogbadigbo a jihar Benue, Cif Phillip Agbese, ya ce, nan ba da dadewa ba Gwamna Samuel Ortom da wasu gwamnoni takwas za su dawo jam’iyyar APC.

Agbese, wanda ya yi ikirarin Ortom ya bayyana masa sirri a karshen mako, ya roki Cif Regina Akume, uwargidan Ministan ayyuka na musamman da harkokin gwamnati; da Sanata George Akume ya karbe ta a madadin mijinta zuwa jam’iyyar APC.

Ya yi magana ne a gidan Akumes da ke Makurdi jim kadan bayan wata tattaunawa da shugabannin jam’iyyar APC na jihar kan aniyarsa ta tsayawa takarar dan majalisar wakilai a 2023.

“Ni ɗan tsantsar danku ne na dawo gida. Ortom kuma ya rada min cewa zai dawo gida (APC) amma in fara tafiya. Gwamnan Benue zai kasance cikin gwamnoni tara da za su dawo APC nan ba da jimawa ba,” inji shi.

Agbese ya yi alkawarin yin biyayya ga ministan yayin da ya jaddada cewa yana da dukkan abin da ya kamata don samar da kyakkyawan wakilci ga al’ummarsa idan aka zabe shi.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp