fidelitybank

Da Dumi-Dumi: NDLEA ta kama hodar Iblis na kimanin biliyan 4.5 a Legas

Date:

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa, ta damke katan 22 na Hodar Iblis na heroin, da kudin ta ya haura Naira biliyan 4.5 a filin jirgin sama na Murtala Muhammed dake Ikeja, Legas.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Daraktan Yada Labarai na Hukumar NDLEA, Mista Femi Babafemi, ya fitar ranar Lahadi a Abuja.

Babafemi ya ce, kayan da aka boye a cikin fakitin abincin jarirai na Nestle Cerelac, nauyinsu ya kai kilogiram 23.55.

Ya c,e kayan sun fito ne daga birnin Johannesburg na kasar Afirka ta Kudu a cikin jirgin na South African Airways ranar Laraba 29 ga watan Yuni.

Wannan, a cewarsa, wani bangare ne na hadakar kayayyakin da suka isa rumfar shigo da kaya ta Skyway Aviation Handling Company Plc na filin jirgin saman Legas.

“Bayan bin diddigin ayyukan da suka kai ga kama wasu ma’aikatan sufurin kaya biyu, ainihin wanda ya karbi maganin shine Chike Eweni.

“Eweni, wanda ke rarraba wa abokin aikin sa na Afirka ta Kudu, an kama shi ne washegarin ranar Alhamis, 30 ga watan Yuni, a wani kantin sayar da kayayyaki da ke Ajao Estate, Ikeja.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faÉ—a wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaÆ™i da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunÆ™asa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban Æ™asa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke É—auka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da Æ™arfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar Æ´ansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...
X whatsapp