fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Mutane 2 sun mutu 1 ya samu rauni a hatsarin mota da aka yi a Legas

Date:

Mutane biyu ne suka mutu yayin da daya ya samu rauni a wani hatsarin mota da wata motar bas ta Volkswagen a Oniwowo, yankin Ogunmakin kan babbar hanyar Legas zuwa Ibadan ranar Laraba.

Mista Ahmed Umar, babban kwamandan hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) a Ogun, ya tabbatar wa manema labarai faruwar lamarin a Abeokuta.

Umar ya ce, hatsarin da ya afku da misalin karfe 4:30 na safe ya faru ne sakamakon wuce gona da iri da kuma rashin kula da daya daga cikin direbobin ya yi.

Ya ce, motocin da hatsarin ya rutsa da su sun hada da tirela kirar Iveco mai lamba DUK 517 XA da wata motar bas ta Volkswagen mai lamba MUS 05 YF.

Shugaban FRSC ya bayyana cewa mutane hudu ne suka yi hatsarin.

Umar ya kara da cewa, an kai wanda aka jikkata zuwa Asibitin Nasara, Ogere, yayin da aka ajiye gawarwakin wadanda suka mutu a FOS Morgue, Ipara.

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp