fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Mutane 12 sun mutu a rikicin ‘yan bindiga da ‘yan banga

Date:

Rikicin da ya barke tsakanin ‘yan bindiga da ‘yan banga a yankin Zak da ke karamar hukumar Wase ta Jihar Filato ya yi sanadiyar mutuwar mutane goma sha biyu.

A cewar wata majiya, lamarin ya faru ne da misalin karfe 9 na safiyar Lahadi, inda ya kai ga kashe ‘yan bindiga tara da ‘yan banga uku, kamar yadda Daily Post ta ruwaito.

Mai magana da yawun rundunar ‘Operation Safe Haven’ (OPSH), Manjo Ishaku Takwa, jami’an tsaro da dama da ke wanzar da zaman lafiya a jihar wanda ya tabbatar da faruwar lamarin ba zai iya bayyana adadin wadanda abin ya shafa ba.

Ya bayyana cewa sojojin sun dakile harin.

Rahotanni sun ce ‘yan bindiga sun bayar da sanarwar barin kauyukan Sabon Zama, Gindin Dutse, Anguwar Tsohon Soja, Anguwar Yuhana da Anguwan Mangu na Wase da su fice daga yankunansu ko kuma su fuskanci yaki.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...
X whatsapp