fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Mutane 12 sun mutu a rikicin ‘yan bindiga da ‘yan banga

Date:

Rikicin da ya barke tsakanin ‘yan bindiga da ‘yan banga a yankin Zak da ke karamar hukumar Wase ta Jihar Filato ya yi sanadiyar mutuwar mutane goma sha biyu.

A cewar wata majiya, lamarin ya faru ne da misalin karfe 9 na safiyar Lahadi, inda ya kai ga kashe ‘yan bindiga tara da ‘yan banga uku, kamar yadda Daily Post ta ruwaito.

Mai magana da yawun rundunar ‘Operation Safe Haven’ (OPSH), Manjo Ishaku Takwa, jami’an tsaro da dama da ke wanzar da zaman lafiya a jihar wanda ya tabbatar da faruwar lamarin ba zai iya bayyana adadin wadanda abin ya shafa ba.

Ya bayyana cewa sojojin sun dakile harin.

Rahotanni sun ce ‘yan bindiga sun bayar da sanarwar barin kauyukan Sabon Zama, Gindin Dutse, Anguwar Tsohon Soja, Anguwar Yuhana da Anguwan Mangu na Wase da su fice daga yankunansu ko kuma su fuskanci yaki.

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp