fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Muhuyi Rimingado ya shiga hannun ‘yan sanda

Date:

Jami’an ‘yan sanda dauke da makamai sun cafke tsohon shugaban hukumar korafe-korafen jama’a da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, PCACC, Muhuyi Rimingado.

DAILY NIGERIAN ta rawaito cewa, an kama shi ne a masaukin Gwamnan Sokoto da ke Abuja, inda ya je tantance shi a matsayin dan takarar gwamnan Kano na jam’iyyar PDP.

An tattaro cewa ‘yan sandan sun tafi da shi, bayan an tantance shi inda suka kai shi ofishin hukumar babban birnin tarayya Abuja.

Majiyoyin tsaro sun ce za a kai shi Kano domin fuskantar tuhuma.

A ranar 28 ga Maris, ‘yan sanda a Kano sun kewaye gidan Mista Rimingado amma sun kasa kama shi.

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...
X whatsapp